9 Wajen maza dubu huɗu ne suka kasance. Da ya sallame su,
9 Mutanen kuwa sun yi wajen dubu huɗu. Sai ya sallame su.
Mutanen suka ci, suka ƙoshi. Daga baya, almajiran suka tattara gutsattsarin da suka rage cike da kwanduna bakwai.
sai ya shiga jirgin ruwa tare da almajiransa, suka tafi yankin Dalmanuta.
Sa’an nan ya bar taron ya shiga gida. Almajiransa kuwa suka zo wurinsa suka ce, “Bayyana mana misalin ciyayin nan a gona.”
Sai ya kai Sha Biyun gefe ɗaya, ya ce musu, “Za mu Urushalima, kuma dukan abin da annabawa suka rubuta a kan Ɗan Mutum zai cika.