Markus 5:30 - Sabon Rai Don Kowa 202030 Nan da nan Yesu ya gane cewa, iko ya fita daga gare shi. Sai ya juya a cikin taron ya yi tambaya, “Wa ya taɓa rigata?” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki30 Nan da nan kuwa da Yesu ya ji wani iko ya fita daga gare shi, sai ya waiwaya a cikin taron, ya ce, “Wa ya taɓa tufata?” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |