10 Sai ya yi ta roƙon Yesu, kada yă kore su daga wurin.
10 Sai ya roƙi Yesu da gaske kada ya kore su daga ƙasar.
Malaman dokokin da suka zo daga Urushalima suka ce, “Ai, yana da Be’elzebub! Da ikon sarkin aljanu yake fitar da aljanu.”
Ya kuwa yarda musu, sai mugayen ruhohin suka fita suka shiga cikin aladun. Garken kuwa, yana da kusan aladu dubu biyu, suka gangara daga kan tudun zuwa cikin tafkin, suka nutse.
Sai Yesu ya tambaye shi ya ce, “Mene ne sunanka?” Sai ya amsa ya ce, “Sunana Lejiyon, wato, ‘Tuli,’ domin muna da yawa.”
A kan tudun da yake nan kusa kuwa, akwai wani babban garken aladu, suna kiwo.