1 Suka ƙetare tafkin suka je yankin Gerasenawa.
1 Suka iso hayin teku a ƙasar Garasinawa.
A wannan rana, da yamma, sai ya ce wa almajiransa, “Mu ƙetare zuwa wancan hayi.”
Suka tsorata, suka ce wa juna, “Wane ne wannan? Har iska da raƙuman ruwa ma suna masa biyayya!”