3 Waɗansu mutum huɗu suka zo wajensa ɗauke da wani shanyayye.
3 Sai suka kawo masa wani shanyayye, mutum huɗu suna ɗauke da shi.
Labarinsa ya bazu ko’ina a Suriya, mutane kuwa suka kawo masa dukan waɗanda suke fama da cututtuka iri-iri, da waɗanda suke da zafin ciwo, da masu aljanu, da waɗanda suke masu farfaɗiya, da shanyayyu, ya kuwa warkar da su.