9 Domin haka, abin da Allah ya haɗa, kada mutum yă raba.”
9 Abin da Allah fa ya gama, kada mutum ya raba.”
su biyun kuma za su zama jiki ɗaya.’ Saboda haka, su ba mutum biyu ba ne, amma mutum ɗaya.
Da suna cikin gida kuma, sai almajiran suka tambayi Yesu game da wannan.