47 Da Abimelek ya ji dukan mutanen hasumiyar Shekem sun taru a can,
47 Abimelek kuwa ya ji dukan mutanen hasumiyar Shekem sun taru wuri ɗaya.
Da jin haka, sai ’yan ƙasa a hasumiyar Shekem suka shiga wurin mafaka a hankalin El-Berit.
sai Abimelek da dukan mutanensa suka haura zuwa Dutsen Zalmon. Sai ya ɗauki gatari ya sassare waɗansu rassa, waɗanda ya sa a kafaɗunsa. Ya umarci mutanen da suke tare da shi ya ce, “Sauri, ku yi abin da kuka ga na yi!”