Mahukunta 9:23 - Sabon Rai Don Kowa 202023 sai Allah ya aiko da mugun ruhu tsakanin Abimelek da ’yan ƙasar Shekem, waɗanda suka ci amanar Abimelek. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki23 Ubangiji kuma ya sa husuma ta tashi tsakanin Abimelek da mutanen Shekem. Shugabannin Shekem kuwa suka tayar masa. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |