Biblia Todo Logo
အွန်လိုင်း သမ္မာကျမ်းစာ

- ကြော်ငြာတွေ -




Mahukunta 8:16 - Sabon Rai Don Kowa 2020

16 Ya kwashe dattawan garin ya koya wa mutanen Sukkot hankali ta wurin hukunta su da ƙayayyuwan hamada.

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ

Littafi Mai Tsarki

16 Ya kama dattawan garin Sukkot ya hukunta su da ƙayayuwa.

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ




Mahukunta 8:16
7 ပူးပေါင်းရင်းမြစ်များ  

Sai Gideyon ya ce, “Haka ko? To, sa’ad da Ubangiji ya ba da Zeba da Zalmunna a hannuna, zan tsattsaga jikinku da ƙayayyuwan jeji.”


Mafi kyau a cikinsu yana kama da ƙaya, mafi gaskiyarsu ya fi shingen ƙaya muni. Ranar da Allah zai ziyarce ku ta zo, ranar da masu gadinku za su hura ƙaho. Yanzu ne lokacin ruɗewarku.


An shirya tara saboda masu ba’a ne, dūka kuma saboda bayan wawaye.


Ana samun hikima a leɓunan masu fahimi, amma bulala domin bayan marasa azanci ne.


ta Fahat-Mowab (ta wurin Yeshuwa da Yowab) 2,812


Sa’an nan Gideyon ya zo ya ce wa mutanen Sukkot, “To, ga Zeba da Zalmunna, waɗanda kuka yi mini ba’a kuna cewa, ‘Ka kama Zeba da Zalmunna ko ne? Me zai sa mu ba mutanenka da suka gaji burodi?’ ”


Ya rushe hasumiyar Fenuwel ya kuma karkashe mutanen garin.


ကြှနျုပျတို့နောကျလိုကျပါ:

ကြော်ငြာတွေ


ကြော်ငြာတွေ