Mahukunta 19:11 - Sabon Rai Don Kowa 202011 Sa’ad da suka yi kusa da Yebus dare kuma ya riga ya yi, bawan ya ce wa maigidansa, “Mu dakata a birnin nan na Yebusiyawa mu kwana.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki11 Baran kuwa ya ce wa maigidansa, “In ka yarda mu ratse mu kwana a birnin Yebusiyawan nan.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |