Mahukunta 18:23 - Sabon Rai Don Kowa 202023 Da suna ihu suna binsu, sai mutanen Dan suka waiga suka cewa Mika, “Mece ce damuwarka da ka kira mutanenka su zo su fāɗa mana?” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki23 Suka yi wa Danawa tsawa. Da suka waiga, sai suka ce wa Mika, “Me ya faru? Me ya kawo waɗannan 'yan iska?” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |