14 Yefta ya sāke aikan jakadu wurin sarki,
14 Yefta kuma ya sāke aike da jakadu wurin Sarkin Ammonawa,
Dole yă juye daga mugunta, ya aikata nagarta; dole yă nemi salama yă kuma bi ta.
Ku yi iyakacin ƙoƙari ku yi zaman lafiya da kowa, ku kuma zama masu tsarki; gama in ban da tsarki ba babu wanda zai ga Ubangiji.
Ku yi iya ƙoƙarinku, in zai yiwu, ku yi zaman lafiya da kowa.
Ni mutum ne mai salama; amma sa’ad da na yi magana, su sai su yi ta yaƙi.
Sarkin Ammonawa ya ce wa jakadu, “Sa’ad da Isra’ilawa suka fito daga Masar, sun ƙwace mini ƙasa tun daga Arnon zuwa Yabbok, har zuwa Urdun. Yanzu ka mayar mini ita cikin salama.”
yana cewa, “Ga abin da Yefta yake faɗi, Isra’ila ba tă ƙwace ƙasar Mowab ko ta Ammonawa ba.