Luka 9:62 - Sabon Rai Don Kowa 202062 Yesu ya amsa ya ce, “Babu wani da yakan sa hannunsa a garman shanu, sa’an nan ya waiwaya baya, da ya isa ya shiga hidima a cikin mulkin Allah ba.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki62 Yesu ya ce masa “Wanda ya fara huɗa da keken noma, yana duban baya, bai dace da Mulkin Allah ba.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |