Luka 9:18 - Sabon Rai Don Kowa 202018 Wata rana sa’ad da Yesu yana addu’a a ɓoye, almajiransa kuma suna tare da shi, sai ya tambaye, su ya ce, “Wa, taron mutane ke ce da ni?” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki18 Wata rana yana addu'a shi kaɗai, almajiransa kuwa suka zo wurinsa. Sai ya tambaye su, ya ce, “Wa mutane suke cewa nake?” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |