Luka 8:12 - Sabon Rai Don Kowa 202012 Waɗanda suka fāɗi a kan hanya su ne mutanen da suka ji, amma Iblis, yakan zo ya ɗauke maganar daga zuciyarsu, don kada su gaskata, su sami ceto. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki12 Waɗanda suka fāɗi a hanya su ne kwatancin waɗanda suka ji Maganar Allah, sa'an nan Iblis ya zo ya ɗauke Maganar daga zuciyarsu, don kada su ba da gaskiya su sami ceto. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |