Luka 7:16 - Sabon Rai Don Kowa 202016 Sai tsoro ya kama su duka, suka yabi Allah, suna cewa, “Babban annabi ya bayyana a cikinmu. Allah ya zo domin yă taimaki mutanensa.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki16 Sai tsoro ya kama su duka, suka ɗaukaka Allah suna cewa, “Lalle, wani annabi mai girma ya bayyana a cikinmu,” da kuma, “Allah ya kula da jama'arsa.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |