30 amma sai ya bi ta tsakiyar taron ya yi tafiyarsa.
30 Amma ya ratsa ta tsakiyarsu, ya yi tafiyarsa.
Sai suka sāke yin ƙoƙari su kama shi, amma ya kuɓuce musu.
Da jin haka sai suka ɗebo duwatsu don su jajjefe shi, amma Yesu ya ɓuya, ya fita daga filin haikali.
Da safe, hargitsin da ya tashi tsakanin sojojin ba ƙarami ba ne, a kan abin da ya sami Bitrus.
Sai ya tafi Kafarnahum, wani gari a Galili, a ranar Asabbaci kuma, ya fara koya wa mutane.