Luka 4:22 - Sabon Rai Don Kowa 202022 Duk suka yabe shi, suka yi mamakin kalmomin alheri da suke fitowa daga bakinsa. Suka yi tambaya, suna cewa, “Anya, wannan ba ɗan Yusuf ba ne?” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki22 Duk suka yabe shi, suna mamakin maganarsa ta alheri da ya faɗa, har suka ce, “Ashe, wannan ba ɗan Yusufu ba ne?” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |