Biblia Todo Logo
အွန်လိုင်း သမ္မာကျမ်းစာ

- ကြော်ငြာတွေ -




Luka 4:12 - Sabon Rai Don Kowa 2020

12 Yesu ya amsa ya ce, “An ce, ‘Kada ka gwada Ubangiji Allahnka.’”

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ

Littafi Mai Tsarki

12 Sai Yesu ya amsa masa ya ce, “Ai kuwa an ce, ‘Kada ka gwada Ubangiji Allahnka.’ ”

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ




Luka 4:12
8 ပူးပေါင်းရင်းမြစ်များ  

Kada ku gwada Ubangiji Allahnku kamar yadda kuka yi a Massa.


Kada mu gwada Kiristi yadda waɗansunsu suka yi, har macizai suka kakkashe su.


Yesu ya amsa masa ya ce, “A rubuce yake kuma cewa, ‘Kada ka gwada Ubangiji Allahnka.’”


A ganinmu, masu girman kai suna jin daɗi. Masu aikata mugunta kuwa ba arziki kaɗai suka yi ba, amma sukan gwada Allah da mugayen ayyukansu, su kuwa zauna lafiya.’ ”


inda kakanninku suka gwada suka kuma jarraba ni, ko da yake sun ga abin da na yi.


A cikin hamada suka bar sha’awarsu ta mamaye su a ƙasar da babu kome suka gwada Allah.


Da Iblis ya gama dukan wannan gwajin, ya bar shi sai lokacin da wata dama ta samu.


ကြှနျုပျတို့နောကျလိုကျပါ:

ကြော်ငြာတွေ


ကြော်ငြာတွေ