11 za su tallafe ka da hannuwansu, don kada ka buga ƙafarka a kan dutse.’”
11 da kuma ‘Za su tallafe ka, Don kada ka yi tuntuɓe da dutse.’ ”
za su tallafe ka da hannuwansu, don kada ka buga ƙafarka a kan dutse.
Gama zai umarci mala’ikunsa game da kai don su tsare ka a dukan hanyoyinka;
Ya ce, “In kai Ɗan Allah ne, yi tsalle ka sauka ƙasa. Gama a rubuce yake, “ ‘Zai umarci mala’ikunsa game da kai, za su tallafe ka da hannuwansu, don kada ka buga ƙafarka a kan dutse.’”