53 Sai suka ci gaba da zama a cikin haikalin, suna yabon Allah.
53 Ko yaushe kuma suna a Haikali suna yabon Allah.
Sai almajiran suka fita, suka yi wa’azi ko’ina. Ubangiji kuwa ya yi aiki tare da su, ya tabbatar da maganarsa ta wurin alamu da suke biye da maganar.
kuna kuma koya musu, su yi biyayya da duk abin da na umarce ku, kuma tabbatacce, ina tare da ku kullum, har ƙarshen zamani.”
Alherin Ubangiji Yesu yă kasance tare da mutanen Allah. Amin.
Sai suka yi masa sujada, suka koma Urushalima cike da murna sosai.
Tun farar farawa akwai Kalma, Kalman kuwa yana nan tare da Allah, Kalman kuwa Allah ne.