43 ya karɓa ya ci a gabansu.
43 Ya kuwa karɓa, ya ci a gabansu.
Ba dukan mutane ne suka gan shi ba, amma ta wurin shaidun da Allah ya riga ya zaɓa, ta wurinmu da muka ci muka kuma sha tare da shi bayan tashinsa daga matattu.
Suka ba shi ɗan gasasshen kifi,