42 Suka ba shi ɗan gasasshen kifi,
42 Sai suka ba shi wata tsokar gasasshen kifi.
Kuma har yanzu, suna cikin rashin gaskatawa, saboda murna da mamaki, sai ya tambaye su, “Kuna da abinci a nan?”
ya karɓa ya ci a gabansu.
Sai ya ba da umarni mai tsanani, kada kowa yă san kome game da wannan. Sai ya ce musu, su ba ta wani abu tă ci.
Yesu ya zo, ya ɗauki burodin ya ba su, haka kuma kifin.