37 Suka firgita, suka tsorota, suna tsammani fatalwa ce suka gani.
37 Amma suka firgita, tsoro ya kama su, suka zaci fatalwa suke gani.
Sai sarki ya ce mata, “Kada ki ji tsoro. Me kika gani?” Matar ta ce, “Na ga wani kurwa tana fitowa daga ƙasa.”
Sai suka ce mata, “Kina hauka.” Da ta nace cewa shi ne, sai suka ce, “To, lalle, mala’ikansa ne.”
“Sai ya ce, ‘A’a, ya uba, Ibrahim, in dai wani ya tashi daga matattu ya je wurinsu, za su tuba.’
Sai ya ce musu, “Don me kuke damuwa, kuke kuma shakka a zuciyarku?