31 Sa’an nan idanunsu suka buɗe, suka gane shi. Sai ya ɓace musu.
31 Idonsu ya buɗe, suka kuma gane shi. Sai ya ɓace musu.
Amma ba a ba su ikon gane shi ba.
Da jin haka sai suka ɗebo duwatsu don su jajjefe shi, amma Yesu ya ɓuya, ya fita daga filin haikali.
amma sai ya bi ta tsakiyar taron ya yi tafiyarsa.
Da mutanen wurin suka gane da Yesu, sai suka kai labari a ko’ina a ƙauyukan da suke kewaye. Mutane suka kawo masa dukan marasa lafiyarsu