3 Amma da suka shiga ciki, ba su iske jikin Ubangiji Yesu ba.
3 Suka shiga ciki, amma ba su sami jikin Ubangiji ba.
amma ba su sami jikinsa ba. Sun dawo sun faɗa mana cewa, sun ga wahayi na mala’iku, da suka ce yana da rai.
Da suka ƙetare tafkin, almajiran sun manta su riƙe burodi.
Da Ubangiji ya gan ta, sai ya ji tausayinta ya ce, “Kada ki yi kuka.”
Suka iske an riga an gungurar da dutsen daga bakin kabarin.
Saboda haka dole a zaɓi ɗaya daga cikin mutanen da suke tare da mu duk lokacin da Ubangiji Yesu yake shiga da fita a cikinmu,