52 Sai ya je wurin Bilatus ya roƙa a ba shi jikin Yesu.
52 Shi ne ya tafi wurin Bilatus, ya roƙa a ba shi jikin Yesu.
shi dā ma bai yarda da shawararsu, da kuma abin da suka yi ba. Shi daga Arimateya ne wani garin Yahudiya. Yana kuma jiran zuwa mulkin Allah.
Sai ya saukar da jikin, ya nannaɗe shi a cikin zanen lilin, ya sa shi a wani kabari da aka fafe a cikin dutse, wadda ba a taɓa sa kowa ba.