Luka 23:28 - Sabon Rai Don Kowa 202028 Yesu ya juya, ya ce musu, “’Yan matan Urushalima, kada ku yi kuka saboda ni, amma ku yi kuka saboda kanku, da kuma saboda ’ya’yanku. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki28 Amma Yesu ya juya gare su, ya ce, “Ya ku matan Urushalima, ku bar yi mini kuka, sai dai ku yi wa kanku da kuma 'ya'yanku, အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |