68 in kuma na yi muku tambaya ba za ku iya ba ni amsa ba.
68 In kuma na yi muku tambaya, ba za ku mai da jawabi ba.
Irmiya ya ce wa Zedekiya, “In na ba ka amsa, ba za ka kashe ni ba? Ko da na ba ka shawara, ba za ka saurare ni ba.”
Suka ce, “Ka faɗa mana, ko kai ne Kiristi?” Yesu ya amsa ya ce, “Ko na gaya muku, ba za ku gaskata ni ba,
Amma daga yanzu, Ɗan Mutum zai zauna a hannun dama na Allah Mai Iko.”