Biblia Todo Logo
အွန်လိုင်း သမ္မာကျမ်းစာ

- ကြော်ငြာတွေ -




Luka 22:57 - Sabon Rai Don Kowa 2020

57 Amma ya yi mūsu ya ce, “Mace, ban san shi ba!”

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ

Littafi Mai Tsarki

57 Amma ya musa ya ce, “Ke, ban ma san shi ba.”

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ




Luka 22:57
12 ပူးပေါင်းရင်းမြစ်များ  

In muka furta zunubanmu, shi mai aminci ne, mai adalci kuma, zai gafarta mana zunubanmu, yă kuma tsarkake mu daga dukan rashin adalci.


Saboda haka ku tuba, ku juyo ga Allah, don a shafe zunubanku, don lokutan wartsakewa su zo daga wurin Ubangiji,


Bitrus ya sāke yin mūsu, nan take kuwa zakara ya yi cara.


Da Siman Bitrus yana nan tsaye yana jin ɗumin wuta, sai aka tambaye shi, “Kai, kai ma ba ɗaya daga cikin almajiransa ba ne?” Sai ya yi mūsu, yana cewa, “Sam, ba na ciki.”


Amma wanda ya yi mūsun sanina a gaban mutane, shi ma za a yi mūsunsa a gaban mala’ikun Allah.


Amma ya yi mūsu a gabansu duka. Ya ce, “Ban san abin da kike magana ba.”


Amma duk wanda ya yi mūsun sani na a gaban mutane, ni ma zan yi mūsun saninsa a gaban Ubana da yake cikin sama.


Wata baiwa ta gan shi zaune kusa da wutar. Ta dube shi sosai sa’an nan, ta ce, “Ai, wannan mutum ma yana tare da shi.”


Bayan ɗan lokaci kaɗan, wani dabam ya gan shi ya ce, “Kai ma ɗayansu ne.” Bitrus ya amsa ya ce, “Kai, ba na cikinsu!”


ကြှနျုပျတို့နောကျလိုကျပါ:

ကြော်ငြာတွေ


ကြော်ငြာတွေ