45 Yayinda dukan mutane suna cikin sauraronsa, sai Yesu ya ce wa almajiransa,
45 Ya ce wa almajiransa a gaban dukan jama'a,
Amman waɗannan dattawa waɗanda suke yin zunubi kuwa sai ka kwaɓe su a gaban jama’a, don saura su ji tsoro.
Sai ya kira taron wurinsa tare da almajiransa ya ce, “Duk wanda zai bi ni, dole yă ƙi kansa, yă ɗauki gicciyensa yă bi ni.
Sai Yesu ya kira taron wurinsa ya ce, “Ku saurara ku kuma gane.
Dawuda ya kira shi ‘Ubangiji.’ Ta, yaya zai zama ɗansa?”