43 sai na sa abokan gābanka su zama matashin sawunka.” ’
43 Sai na sa ka take maƙiyanka.’
Amma waɗannan abokan gābana, waɗanda ba su so in zama sarkinsu ba, ku kawo su nan, ku karkashe su, a gabana.’ ”
Ubangiji ya ce wa Ubangijina, “Zauna a hannun damana, sai na sa abokan gābanka su zama matashin sawunka.”
Kabilun hamada za su rusuna a gabansa abokan gābansa kuwa za su lashe ƙura.
Dawuda ya kira shi ‘Ubangiji.’ Ta, yaya zai zama ɗansa?”