40 Kuma ba wanda ya sami ƙarfin halin yin masa waɗansu tambayoyi.
40 Daga nan kuma ba su yi ƙarfin halin tambayarsa wani abu ba.
Ba wanda ya iya tanka masa, daga wannan rana kuwa ba wanda ya sāke yin karambanin yin masa wata tambaya.
Da Yesu ya ga ya amsa da hikima, sai ya ce masa, “Ba ka da nisa da mulkin Allah.” Daga lokacin, ba wanda ya yi karambani yin masa wata tambaya.
Ka amsa wa wawa bisa ga wautarsa, in ba haka ba zai ga kansa mai hikima ne.
Suka rasa abin faɗi.
Sai waɗansu malaman dokoki suka amsa suka ce, “Ka faɗi daidai, malam!”