4 baftismar Yohanna, daga sama ne ta fito, ko kuwa daga wurin mutane ne?”
4 baftismar da Yahaya ya yi, daga Sama take, ko kuwa ta mutum ce?”
Zan tashi in koma wurin mahaifina, in ce masa, “Baba, na yi wa sama, na kuma yi maka zunubi.
Akwai wani mutumin da aka aiko daga Allah; mai suna Yohanna.
Ya amsa ya ce, “Ni ma zan yi muku wata tambaya. Ku faɗa mini,
Sai suka yi shawara da junansu, suka ce, “In muka ce, ‘Daga sama ne,’ zai tambaya, ‘To, don me ba ku gaskata shi ba?’