32 A ƙarshe, ita macen ma ta mutu.
32 Daga baya kuma ita matar ta mutu.
Gama rayayyu sun san za su mutu, amma matattu ba su san kome ba; ba su da wata lada nan gaba an manta da su ke nan gaba ɗaya.
Zamanai sukan zo zamanai su wuce, amma duniya tana nan har abada.
Kamar dai yadda aka ƙaddara wa mutum yă mutu sau ɗaya, bayan haka kuma sai shari’a,
Bayan tsaran nan duka suka rasu, sai wata tsara ta taso wadda ba tă san Ubangiji ko abin da ya yi wa Isra’ila ba.
da na ukun suka aure ta. Haka nan dukansu bakwai suka mutu babu ’ya’ya.
Shin, a tashin matattu, matar wa za tă zama? Tun da su bakwan nan, sun aure ta.”