Biblia Todo Logo
အွန်လိုင်း သမ္မာကျမ်းစာ

- ကြော်ငြာတွေ -




Luka 20:15 - Sabon Rai Don Kowa 2020

15 Sai suka fitar da shi waje, suka kashe shi. “To, me mai gonar inabin zai yi da su?

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ

Littafi Mai Tsarki

15 Sai suka jefa shi a bayan shinge, suka kashe shi. To, me ubangijin garkan nan zai yi da su?

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ




Luka 20:15
5 ပူးပေါင်းရင်းမြစ်များ  

Haka ma Yesu ya sha wahala a bayan gari don yă tsarkake mutane ta wurin jininsa.


“Amma da ’yan hayan suka gan shi, sai suka tattauna zancen, suka ce, ‘Wannan shi ne magājin, mu kashe shi sa’an nan gādon zai zama namu!’


Zai zo ya karkashe masu hayan nan, ya ba wa waɗansu gonar inabin.” Da mutanen suka ji wannan, sai suka ce, “Allah ya sawwaƙa!”


ကြှနျုပျတို့နောကျလိုကျပါ:

ကြော်ငြာတွေ


ကြော်ငြာတွေ