Luka 2:25 - Sabon Rai Don Kowa 202025 To, akwai wani mutum a Urushalima mai suna Siman, shi mai adalci da kuma mai ibada. Yana jiran fansar Isra’ila, Ruhu Mai Tsarki kuwa yana tare da shi. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki25 To, akwai wani mutum a Urushalima, mai suna Saminu, adali, mai bautar Allah, yana kuma ɗokin ganin ta'aziyyar Isra'ila. Ruhu Mai Tsarki kuwa yana tare da shi. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |