36 Da ya ji taron suna wucewa, sai ya yi tambaya ko mene ne ke faruwa.
36 Da ya ji taro na wucewa, sai ya tambaya ko mene ne.
Sai ya kira ɗaya daga cikin bayin, ya tambaye shi abin da yake faruwa.
Da Yesu ya yi kusa da Yeriko, akwai wani makaho da yake zaune a gefen hanya, yana bara.
Suka ce masa, “Ai, Yesu Banazare ne ke wucewa.”