Luka 18:29 - Sabon Rai Don Kowa 202029 Yesu ya ce musu, “Gaskiya nake gaya muku, ba wanda ya bar gida, ko mata, ko ’yan’uwa maza, ko iyaye, ko yara, saboda mulkin Allah, အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki29 Yesu ya ce musu, “Hakika, ina gaya muku, ba wanda zai bar gida, ko matarsa, ko 'yan'uwansa, ko iyayensa, ko kuma 'ya'yansa, saboda Mulkin Allah, အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |