Luka 16:5 - Sabon Rai Don Kowa 20205 “Sai ya kira kowane ɗaya da maigidansa yake bin bashi. Ya tambayi na farkon ya ce, ‘Nawa ne maigidana yake bin ka?’ အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki5 Sai ya kira mabartan maigidansa da ɗaya ɗaya, ya ce wa na farko, ‘Nawa maigida yake bin ka?’ အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |