Biblia Todo Logo
အွန်လိုင်း သမ္မာကျမ်းစာ

- ကြော်ငြာတွေ -




Luka 15:26 - Sabon Rai Don Kowa 2020

26 Sai ya kira ɗaya daga cikin bayin, ya tambaye shi abin da yake faruwa.

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ

Littafi Mai Tsarki

26 Sai ya kira wani baran gidan, ya tambayi dalilin wannan abu.

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ




Luka 15:26
4 ပူးပေါင်းရင်းမြစ်များ  

“Yayinda ake haka, babban ɗan yana gona. Da ya zo kusa da gida, sai ya ji ana kiɗi ana rawa.


Bawan ya ce, ‘Ai, ɗan’uwanka ne ya dawo, shi ne mahaifinka ya yanka ɗan saniya mai ƙiba, gama ya yi murna ya karɓi ɗansa da ya dawo gida lafiyayye, ba abin da ya same shi.’


Da ya ji taron suna wucewa, sai ya yi tambaya ko mene ne ke faruwa.


A ruɗe kuma cike da mamaki, suka tambayi junansu cewa, “Mene ne wannan yake nufi?”


ကြှနျုပျတို့နောကျလိုကျပါ:

ကြော်ငြာတွေ


ကြော်ငြာတွေ