2 A nan a gabansa kuwa akwai wani mutum mai ciwon kumburin ƙafa da hannu.
2 Sai ga wani mai ciwon fara a gabansa.
Wata ranar Asabbaci, da Yesu ya shiga gidan wani sanannen Bafarisiye don cin abinci, sai mutane suka zuba masa ido da kyau.
Sai Yesu ya tambayi masanan dokoki da Farisiyawa ya ce, “Daidai ne bisa ga doka, a yi warkarwa a ranar Asabbaci, ko babu?”