Luka 14:15 - Sabon Rai Don Kowa 202015 Da jin haka, sai wani da yake tare da shi a tebur ɗin, ya ce wa Yesu, “Mai albarka ne wanda zai ci abinci a bikin nan a mulkin Allah.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki15 Da jin haka, sai ɗaya daga cikin abokan cinsa ya ce masa, “Albarka tā tabbata ga wanda zai ci abinci a Mulkin Allah.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |