50 Amma ina da baftismar da za a yi mini, na kuwa damu sosai, sai na kammala ta!
50 Ina da baftismar da za a yi mini, na kuwa ɗokanta ƙwarai har a yi mini ita!
Da ya tsotsi abin sha ɗin, sai Yesu ya ce, “An gama.” Da wannan fa, ya sunkuyar da kansa ya saki ruhunsa.
Yesu ya ce, “Abincina shi ne, in aikata nufin wannan da ya aiko ni, in kuma gama aikinsa.
Ina sha’awar aikata nufinka, ya Allahna; dokar tana cikin zuciyata.”
Amma fa, bayan ’yan’uwansa suka tafi Bikin, shi ma ya tafi, ba a fili ba, amma a ɓoye.
“Yanzu kuma Ruhu ya tilasta ni, za ni Urushalima, ba tare da sanin abin da zai faru da ni a can ba.
Sai Yesu ya umarce Bitrus ya ce, “Mai da takobinka kube! Ba zan sha kwaf da Uba ya ba ni ba?”
Suna furta zunubansu, ya kuma yi musu baftisma a Kogin Urdun.
“Na zo ne domin in kawo wuta a duniya. Ina so da ta riga ta ƙunu!