Luka 11:17 - Sabon Rai Don Kowa 202017 Yesu kuwa ya san tunaninsu, sai ya ce musu, “Duk mulkin da yake gāba da kansa, zai lalace, kuma gidan da yake gaba da kansa zai rushe. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki17 Shi kuwa da ya san tunaninsu, sai ya ce musu, “Duk mulkin da ya rabu a kan gāba, zai lalace. Haka kuma, in gida ya rabu a kan gāba, zai baje. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |