Luka 10:17 - Sabon Rai Don Kowa 202017 Mutum saba’in da biyun nan suka dawo da murna, suka ce, “Ubangiji, har mun sha ƙarfin aljanu ma a cikin sunanka.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki17 Sai kuma saba'in ɗin nan suka komo da farin ciki, suka ce, “Ya Ubangiji, har aljannu ma suna mana biyayya albarkacin sunanka!” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |