61 Sai suka ce mata, “Ba wani a cikin danginku mai wannan suna.”
61 Sai suka ce mata, “Ai kuwa, ba wani ɗan'uwanku mai suna haka.”
amma mahaifiyar yaron ta ce, “A’a! Za a ce da shi Yohanna.”
Sai suka yi alamu wa mahaifinsa, don su san sunan da zai su a kira yaron.
Akwai wani mutumin da aka aiko daga Allah; mai suna Yohanna.