56 Maryamu ta zauna da Elizabet kusan wata uku sa’an nan ta koma gida.
56 Maryamu kuma ta zauna tare da Alisabatu wajen wata uku, sa'an nan ta koma gida.
ga Ibrahim da zuriyarsa har abada, kamar yadda ya faɗa wa kakanninmu.”
Sa’ad da kwanaki suka yi don Elizabet ta haihu, sai ta haifi ɗa.