17 Ubangiji ya ce wa Musa da Haruna,
17 Sai Ubangiji ya ce wa Musa da Haruna,
“Eleyazar ɗan Haruna firist zai lura da man fitila da turare da hadaya ta gari na kullum da kuma keɓaɓɓen mai. Shi ne zai lura da dukan tabanakul da duk abin da yake cikinsa da kuma kayayyaki da abubuwan masu tsarki.”
“Ku tabbata cewa ba a kawar da zuriyar Kohatawa daga Lawiyawa ba.