41 Suka tashi daga Dutsen Hor, suka yi sansani a Zalmona.
41 Isra'ilawa kuma suka tashi daga Dutsen Hor, suka sauka a Zalmona.
Suka kama hanya daga Dutsen Hor ta hanya zuwa Jan Teku, don su kauce wa Edom. Amma mutane suka rasa haƙuri a hanya;
Sarki Arad Bakan’ane, wanda yake zaune a Negeb na Kan’ana, ya ji labari cewa Isra’ilawa suna zuwa.
Suka tashi daga Zalmona, suka yi sansani a Funon.